IQNA - An gudanar da taron manema labarai da ke bayyana shirin kungiyar Mahfal TV a Tanzania.
Lambar Labari: 3493260 Ranar Watsawa : 2025/05/16
IQNA - Kafofin yada labaran cikin gida sun sanar da cewa, Nora Achebar, ministar kudi ta kasar Netherland, ta yi murabus daga mukaminta, domin nuna adawa da cin zarafin musulmi da ake yi a kasar.
Lambar Labari: 3492216 Ranar Watsawa : 2024/11/16
IQNA - Masoyan wani mawaki dan kasar Masar sun bayyana mamakinsa da irin baiwar da yake da ita wajen karatun kur'ani mai tsarki, wanda aka buga a wani tsohon faifan bidiyo na shi a shafukan sada zumunta.
Lambar Labari: 3492092 Ranar Watsawa : 2024/10/25
IQNA - Shugaban mabiya darikar Katolika na duniya Fafaroma Francis ya yi Allah wadai da kisan gillar da gwamnatin sahyoniya ta yi wa kananan yara Palasdinawa tare da bayyana harin bam a makarantu da wannan gwamnati ta yi a matsayin abin kyama.
Lambar Labari: 3491865 Ranar Watsawa : 2024/09/14
IQNA - A matsayinta na hedkwatar al'adun duniyar musulmi a shekarar 2024, babban birnin kasar Magrib zai halarci shirye-shirye da shirye-shirye na al'adu da ilimi da fasaha.
Lambar Labari: 3490550 Ranar Watsawa : 2024/01/28
Washington (IQNA) Kungiyoyin musulmi da dama na Amurka sun sanar da cewa ba za su zabe shi ba a zabe mai zuwa domin nuna adawa da manufofin gwamnatin Biden na cikin gida da waje.
Lambar Labari: 3490084 Ranar Watsawa : 2023/11/02
Tehran (IQNA) Taron tunawa da kisan gillar da aka yi wa 'yan Aljeriya 4000 da sojojin Faransa suka yi a karni na 19.
Lambar Labari: 3486439 Ranar Watsawa : 2021/10/17
Tehran (IQNA) Taliban ta ce za ta mutunta tare da girmama dukkanin akidu na addini na dukkanin al’ummar kasar Afghanistan.
Lambar Labari: 3486215 Ranar Watsawa : 2021/08/18
Tehran (IQNA) kotun kare kundin tsarin mulki a kasar Austria ta bayyana dokar hana ‘yan makaranta saka hijabi ko lullubi a makarantu da cewa ta saba wa doka.
Lambar Labari: 3485454 Ranar Watsawa : 2020/12/12
Tehran (IQNA) Kafofin yada labaran Isra’ila sun ce yarima mai jiran gadon Saudiyya ne ya yi tasiri kan Morocco domin ta kulla alaka da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485453 Ranar Watsawa : 2020/12/12
Tehran (IQNA) Ilhan Umar ‘yar majalisar dokokin Amurka musulma ta bayyana shugaban Amurka Donald Trump a matsayin mutum mai tsananin nuna wariya a tsakanin al’umma.
Lambar Labari: 3485208 Ranar Watsawa : 2020/09/22
Bangaren kasa da kasa, mabiya mazhabar iyalan gidan manzon Allah mazauna biranan Birmingham da Landan Luton sun yi tattaki a birnin Bradford.
Lambar Labari: 3480948 Ranar Watsawa : 2016/11/17